Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen Bangladesh ya bukaci kasar Libya da ta ci gaba da tallafawa kokarin kasarsa na mayar da Musulman Rohingya zuwa kasarsu.
Lambar Labari: 3488057 Ranar Watsawa : 2022/10/23
Tehran (IQNA) Hukumomin shari'a na kasar Argentina sun amince da bude wani bincike kan karar da aka shigar a kan sojojin Myanmar bisa zarginsu da yin kisan kiyashi a kan tsirarun 'yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3486621 Ranar Watsawa : 2021/11/29
Tehran (IQNA) A karon farko Majalisar Dinkin Duniya baki daya ta amince da wani kuduri na tallafawa tsirarun musulmin Rohingya da sauran tsiraru.
Lambar Labari: 3486577 Ranar Watsawa : 2021/11/18
Tehran (IQNA) hukumomin soji a kasar Myanmar sun saki malamin addinin buda mai tsananin kin musulmi da ake tsare da shi a gidan kaso.
Lambar Labari: 3486291 Ranar Watsawa : 2021/09/10
Tehran (IQNA) tun bayan juyin mulkin da sojoji suka jagoranta a kasar Myanmar, ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar kin amincewa da wannan juyin mulki.
Lambar Labari: 3485707 Ranar Watsawa : 2021/03/03
Tehran (IQNA) musulmin kasar Myanmar suna bayar da gudunmawa wajen yaki da cutar corona a kasar.
Lambar Labari: 3485462 Ranar Watsawa : 2020/12/15
Bangarenkasa da kasa, al’ummomin kasashen Sdan da Tunisa sun gudanar da jrin gwano domin yin Allah da kakkausa murya dangane da kisan musulmia Myanmar.
Lambar Labari: 3481879 Ranar Watsawa : 2017/09/09