iqna

IQNA

kasar myanmar
Tehran (IQNA) Ministan harkokin wajen Bangladesh ya bukaci kasar Libya da ta ci gaba da tallafawa kokarin kasarsa na mayar da Musulman Rohingya zuwa kasarsu.
Lambar Labari: 3488057    Ranar Watsawa : 2022/10/23

Tehran (IQNA) Hukumomin shari'a na kasar Argentina sun amince da bude wani bincike kan karar da aka shigar a kan sojojin Myanmar bisa zarginsu da yin kisan kiyashi a kan tsirarun 'yan kabilar Rohingya.
Lambar Labari: 3486621    Ranar Watsawa : 2021/11/29

Tehran (IQNA) A karon farko Majalisar Dinkin Duniya baki daya ta amince da wani kuduri na tallafawa tsirarun musulmin Rohingya da sauran tsiraru.
Lambar Labari: 3486577    Ranar Watsawa : 2021/11/18

Tehran (IQNA) hukumomin soji a kasar Myanmar sun saki malamin addinin buda mai tsananin kin musulmi da ake tsare da shi a gidan kaso.
Lambar Labari: 3486291    Ranar Watsawa : 2021/09/10

Tehran (IQNA) tun bayan juyin mulkin da sojoji suka jagoranta a kasar Myanmar, ana ci gaba da gudanar da zanga-zangar kin amincewa da wannan juyin mulki.
Lambar Labari: 3485707    Ranar Watsawa : 2021/03/03

Tehran (IQNA) musulmin kasar Myanmar suna bayar da gudunmawa wajen yaki da cutar corona a kasar.
Lambar Labari: 3485462    Ranar Watsawa : 2020/12/15

Bangarenkasa da kasa, al’ummomin kasashen Sdan da Tunisa sun gudanar da jrin gwano domin yin Allah da kakkausa murya dangane da kisan musulmia Myanmar.
Lambar Labari: 3481879    Ranar Watsawa : 2017/09/09